Sunday, 16 October 2016

ILHAM 13

🏵🏵🏵🏵🏵
             ILHAM😪
          🏵🏵🏵🏵🏵



Na Ayusher Mohd✍🏼

1⃣3⃣

Gun zamanta tai hawaye yafara zubowa khalil ya karaso yanasan mata magana amma yakasa hkn yasa ya zauna kusa da ita kawai


Tun daga wannan rana iman itace assignment din meenal hk classwork in akaga sunyi iri daya wani sa'in meenal sai tace ai ilham ce ta satar mata littafi a gida ta kwafa hkn yasa ilham kullum sai dai tai na meenal daidai nata kuma ta cancanza



Hk yauma an basu assignment din math ilham kawai tai nata ta kwanta  ganin meenal bata kawo mata littafintaba yanda tasaba meenal bata tashi tunawa da assignment ba sai da safe aikuwa ilham nashiga wanka ta kwafe assignment din suna isa class sukai submitting sai dai ba'afi 1hr ba malamin yasa aka kirasu ya kallesu yace acikin ku waye ya kwafi assignment din dan uwansa da sauri meenal tace ilham ce dama tasabamin ilham ta kalleta tace malam ba hk bane yace to ya ya ne?tace bandau littafintaba Allah meenal tai sauri tace ina kallan yaya ya dauko yabaki ai  Zatayi bayani ta tuna fadan umma tace yahkuri sir ran malamin ya baci yace meenal ta tafi sannan yasa ilham kneel down takusa  1hr sannan yace go an call ur brother ai ba kekadai yakamata inyi punishing ba ilham ta taho tana kuka Allah sarki yaya me yasani dazatasa a hukuntashi data isa class din khalil naganinta ya fito yace ilham lafiya? Takalleshi yabata tausayi tace yaya bilal aka aiko in kira yace bilal kuma? Tace eh cewa akai in kira monitor yace auho yakoma ya kira bilal nan yafito yana wani cin magani aranta tace dama kaiya kamata ahukunta ba yaya ba


Ahanya ko kulata baiyi ba tace yaya bilal dan Allah in an tanbayeka kai yaya nane kace eh dan Allah yace a wani dalili? Ko lefi kikai? Tace a'a


Suna isa staff room malamin math yace class rep. kaini yayanta? bilal yai shiru malamin yakara tambaya bilal ya daure yace eh tare da kallam ilham baiyi auni ba yaji saukan ruler akansa dasauri ya juyo yace sir yana sosa gun ilham dariya ta kamata amma tsoran malam ya hanata malamin yace kneel down bilal ya kalli malamin sannan ya kalli ilham yace sir menayi malamin yace hk ma xakace? Yakara rankwalamai ruler bilal daganan yai shiru can kuma malamin yace kanada kokari amma ace  baxaka dinga taimakawa kanwarka da karatu ba hb bilal yaxa'ayi kadinga satar answer wani kana bata? wannan is a bad habit sai yanzu bilal yagane wato ta saci littafin meenal shine ta kalamai malamin yace plz karka sake kanaji bilal ya daure yace ok sir sannan malamin yace ya koma class kafin ya mike ilham tayi class da gudu


Aranshi yace wlh sai kin gane shayi ruwa ne yai kwafa yai class rai  a bace


Ilham kam sun shiga wasar buya da bilal ko gidansu yazo sai ta gudu baya ko ta shige bandaki bilal duk yana sane da ita kuma yayi alkawarin hukuntata


Yau mai aikinsu batannan gashi yau weekend hkn yasa tun safe ilham ke aiki dan ko wanka batai ba shara wanke wanke duk ita tai ba kunya yarinya karama kamar zata mutu tana gama wanke wanke ta zube a kitchen tana hutawa bilal ne ya shigo shida khalil mumy naganin bilal ta taso tana maraba da dan mu bilal yace mumy ina wuni tace ya gd? Ya Abbanka? Yace baya gari yaje dubai tace lalai yace dady fa? Tace yana asibitin nemanshi kake? Yace a'a dama mun kwana 2 bamu hadu ba yana magana yana waigen ilham dake zube a kitchen yai murmushin keta ganin ba aiki😏yace mumy nikam akwai wani kosai da kika tabayi mai dadi da wancan azumin haryau bana manta dadinshi tace koyi maka zanyi? Yace kardai in takura miki tace hb dai bilal gudin kar meenal ta taya ilham atunaninshi yasa yace ina meenal? Mumy tace bari insa a surfa waken yace to sannan tace khalil kiramai meenal ya mike yana kallan ilham



Ilham na zaune ganin bilal yasa tafara tunanin dukanta zaiyi sai taga ya wuceta jin muryar mumy tayi tace ilham tashi ki surfa mana wake tace mumy wlh nagaji bakiji bayana ba mumy tace kin tashi ko sai na daka ki ta mike  tadebo wanke ta fita waje hk ta wanke waken sannan mumy tace kikai nika ko? Jiki a sanyaye tai waje bilal yai murmushi 😏 sai dai khalil tuni ya mike yace jeki huta bari inkai tace a'a yaya yace ilham barshi nace ta saki tana kallan hadiza


Hadiza haushi yasa ta juya kai dan tanajin haushin yanda khalil ke ma yarinyar nan khalil yace bilal bari inje indawo yace to itakam ilham daki ta shiga ta fada gado


By Ayusher Mohd📚

4 comments:

  1. Sis pls help,banga cgban labarin ILHAM ba frm pg 13 din nan..knsan sai ynxu nake karanta novels naki,shi ya saura,pls a duba mun

    ReplyDelete
  2. Ds is heart touching.... Ina cigaban pls?

    ReplyDelete
  3. Pls why is it not on wattpad

    ReplyDelete
  4. https://mynovels.com.ng/tarihin-aisha-najamu-izzar-so-hajiya-nafisa/

    ReplyDelete